Zargin Sace Wayar Madagwal Da Madam Korede Tayi/G Fresh Ya Musanta Maganar Bashi Da Lapiya

Image
A Ranar Lahadi Babban Kaftin Na Nijeriya Ahmad Musa Ya Hada Wani Wasan Kwallon Kafar Na Manyan Sanannu A Arewa Domin Yin Zumunchi Inda Jaruma Da Manyan Celebrate Da Suka Hada Da Ali Nuhu, Umar M Sharif Madagwal ,Madam Korede Da Dai Sauransu Suka Halirchi Wajen PLAY ▶️ Saide A Yayin Da Aka Kammala Taron Ne Sai Wata Magana Ta Fito Ta Bakin Madagwal Inda Ya Bayyana Cewar Madam Korede Ta Sace Masa Waya A Yayin Da Suke Cin Abinchi Bayan Kammala Wasan Nasu Amma Nata Bangaren Madam Korede Ta Karya Batun Inda Ta Musanta Abun Har Abun Yakai Su Ga Zuwa Ofishin Yan Sanda Don Neman Hanginsa Da Yayi Kirarin Ta Tauye Masa Madagwal Ya Bayyana Hakane A Tattaunawa Sa Da  Freedom Radio Har Ya Bayyana Musu Yadda Abun Ya Faru Da Kuma Matsayar Kas Din Nasu Inda Yace Tun Fara Sun Sami Matsala Ne A Kwanakin Baya Da Madam Korede Inda Daga Bisani Ya Bashi Hakuri Har Allah Ya Kawo Wannan Taron Suka Hadu Da Ita Take Bibiyar PLAY ▶️ Yace A Lokacin Da Suka Kammala Wasan Shi Kuma Da Kaya...

Datti Assalafiy yayi Zafaffan Raddi akan Wakar Davido da Logosolori ta ɓataci ga addini


Wasu matsáfan mawaka ‘yan kabilar Yarbawa Davido da Logosolori sun shirya waka a Masallaci suka wulakanta Sallah da Musulmai mukeyi a matsayin bauta wa Allah Ubangijinmu


Wannan cin zarafi ne da batanci mai girma ga addinin Musulunci da Musulmin duniya, sun tozarta Sallah matukar tozartawa


Ya zama wajibi shugabannin Musulmin Nigeria su dauki matakin shari’ah akan wadannan matsafân mawaka ‘yan kungiyar cult!sm, domin wannan abinda sukayi umarni ne na kungiyarsu ta tsafi


Yana daga cikin dabi’ar mawaka da suka shiga kungiyar asiri don suyi suna a duniya, su kan fito su yi abu na wulakanta Musulunci irin wannan


Idan kuka zurfafa bincike akan Davido zaku tabbatar dan kung!yar asiri ne mai karfi a duniya wanda hatta ruh!n mutane yana sadaukarwa, yayi wannan abin ne da manufa wanda ya shafi kungiyarsu na as!ri, kuma sun bayyana tambarin kungiyarsu na cult!sm cikin bidiyon da sukayi suka wulakanta Sallah


Ba wai kira ga Musulmai su dena bibiyarsu ba, matakin gaggawa ya kamata a dauka a kansu, duk da na san yana da karfi


Yaa Allah Ka daukaka Musulunci da Musulmaiأمين


Comments

Popular posts from this blog

Zargin Sace Wayar Madagwal Da Madam Korede Tayi/G Fresh Ya Musanta Maganar Bashi Da Lapiya

Wasu sirrikan mata guda 10 daya kamata ku sani wanda ba kowane namiji ne ya sansu ba