Zargin Sace Wayar Madagwal Da Madam Korede Tayi/G Fresh Ya Musanta Maganar Bashi Da Lapiya

Image
A Ranar Lahadi Babban Kaftin Na Nijeriya Ahmad Musa Ya Hada Wani Wasan Kwallon Kafar Na Manyan Sanannu A Arewa Domin Yin Zumunchi Inda Jaruma Da Manyan Celebrate Da Suka Hada Da Ali Nuhu, Umar M Sharif Madagwal ,Madam Korede Da Dai Sauransu Suka Halirchi Wajen PLAY ▶️ Saide A Yayin Da Aka Kammala Taron Ne Sai Wata Magana Ta Fito Ta Bakin Madagwal Inda Ya Bayyana Cewar Madam Korede Ta Sace Masa Waya A Yayin Da Suke Cin Abinchi Bayan Kammala Wasan Nasu Amma Nata Bangaren Madam Korede Ta Karya Batun Inda Ta Musanta Abun Har Abun Yakai Su Ga Zuwa Ofishin Yan Sanda Don Neman Hanginsa Da Yayi Kirarin Ta Tauye Masa Madagwal Ya Bayyana Hakane A Tattaunawa Sa Da  Freedom Radio Har Ya Bayyana Musu Yadda Abun Ya Faru Da Kuma Matsayar Kas Din Nasu Inda Yace Tun Fara Sun Sami Matsala Ne A Kwanakin Baya Da Madam Korede Inda Daga Bisani Ya Bashi Hakuri Har Allah Ya Kawo Wannan Taron Suka Hadu Da Ita Take Bibiyar PLAY ▶️ Yace A Lokacin Da Suka Kammala Wasan Shi Kuma Da Kaya...

Hukumar tace finafinai ta fara kama masu maganin gargajiya

Shugaban Hukumar tace fina-finai da Dab’i ta Jahar Kano, Alh. Abba El-Mustapha ya jaddda aniyar sa ta kawo tsafta tare da gyara a bangaren masu tallan maganin gargajiya duba da yadda wasun su ke yada kalaman batsa da hotunan da basu dace ba da nufin tallata magungunan su dan su ja hankalin masu saya

Alh El-Mustapha ya Kara da cewa shugabancin sa ba zai zubawa wannan halayya ido ta cigaba da faruwa a cikin alumma ba, Sabo da hakan ya Saba da tarbiyar Jahar Kano tare da koyarwar addinin Musulinci.

Abba na yin wannan jawabi ne a gaban harabar hukumar tace Fina-finan ta Jahar Kano jim kadan bayan kammala aikin kaman masu maganin gargajiyar da aka samu da laifin Saba dokar hukumar a wani aikin hadin gwiwa data gudanar tsakanin jami’an Yan sanda da ma’aikatan hukumar tace Fina-finan ta Jahar Kano.
Alh. El-Mustapha yace doka ce tabawa hukumar damar gudanar da wannan aiki a dan haka hukumar zata yiwadokar biyayya sau da kafa domin cimma nasarar da tasa a gaba.

Indan ba a mantaba sati biyu da suka gabata, hukumar ta soke lasisin gudanar da aiki ga dukkannin abokan huldar ta, sannan tace har Sai ta tantance su tare da basu damar cigaba da aiki ciki ko harda Kungiyar masu tallan maganin gargajiyar.

Comments

Popular posts from this blog

Zargin Sace Wayar Madagwal Da Madam Korede Tayi/G Fresh Ya Musanta Maganar Bashi Da Lapiya

Wasu sirrikan mata guda 10 daya kamata ku sani wanda ba kowane namiji ne ya sansu ba