Zargin Sace Wayar Madagwal Da Madam Korede Tayi/G Fresh Ya Musanta Maganar Bashi Da Lapiya

Image
A Ranar Lahadi Babban Kaftin Na Nijeriya Ahmad Musa Ya Hada Wani Wasan Kwallon Kafar Na Manyan Sanannu A Arewa Domin Yin Zumunchi Inda Jaruma Da Manyan Celebrate Da Suka Hada Da Ali Nuhu, Umar M Sharif Madagwal ,Madam Korede Da Dai Sauransu Suka Halirchi Wajen PLAY ▶️ Saide A Yayin Da Aka Kammala Taron Ne Sai Wata Magana Ta Fito Ta Bakin Madagwal Inda Ya Bayyana Cewar Madam Korede Ta Sace Masa Waya A Yayin Da Suke Cin Abinchi Bayan Kammala Wasan Nasu Amma Nata Bangaren Madam Korede Ta Karya Batun Inda Ta Musanta Abun Har Abun Yakai Su Ga Zuwa Ofishin Yan Sanda Don Neman Hanginsa Da Yayi Kirarin Ta Tauye Masa Madagwal Ya Bayyana Hakane A Tattaunawa Sa Da  Freedom Radio Har Ya Bayyana Musu Yadda Abun Ya Faru Da Kuma Matsayar Kas Din Nasu Inda Yace Tun Fara Sun Sami Matsala Ne A Kwanakin Baya Da Madam Korede Inda Daga Bisani Ya Bashi Hakuri Har Allah Ya Kawo Wannan Taron Suka Hadu Da Ita Take Bibiyar PLAY ▶️ Yace A Lokacin Da Suka Kammala Wasan Shi Kuma Da Kaya...

Budurwa ta sheƙa barzahu tana saduwa da Saurayinta ,kan maganin karfin maza


Wata mata ta mutu tana tsaka da saduwa da saurayinta da ya sha maganin karfin maza domin ya birge ta a Jihar Kwara.

Lamarin ya faru ne tsakanin saurayin mai suna Isaac da budurwar tasa a wani otal da ke yankin Temidire a Ilorin, babban birnin Jihar.

Bayanai sun nuna Isaac, wanda yake da shagon yin aski dai ya sha maganin ne da nufin birge budurwar tasa.

Wata majiya a yankin da ta nemi a sakaya sunanta ta ce, “Lokacin da suke saduwar, matar ta yi korafin cewa ta gaji, sannan jini na fitowa daga gabanta.


Majiyarmu ta aminiya ta ruwaity.Ana cikin haka ne aka ga ta daina motsi, inda aka garzaya da ita asibiti, kuma ta mutu a can.”


Wakilinmu ya kuma gano cewa bayan faruwar lamarin, saurayin ya jawo hankalin ma’aikatan otal din domin su kai masa ɗauki.


Kakakin Rundunar ’Yan Sandan Jihar, Ajayi Okasanmi, wanda ya tabbatar da faruwar lamarin a ranar Talata, ya ce, “muj kama saurayin sannan mun fata bincike domin gano ainihin abin da ya faru tsakanin shi da ita.”

Comments

Popular posts from this blog

Zargin Sace Wayar Madagwal Da Madam Korede Tayi/G Fresh Ya Musanta Maganar Bashi Da Lapiya

Wasu sirrikan mata guda 10 daya kamata ku sani wanda ba kowane namiji ne ya sansu ba