Zargin Sace Wayar Madagwal Da Madam Korede Tayi/G Fresh Ya Musanta Maganar Bashi Da Lapiya

Image
A Ranar Lahadi Babban Kaftin Na Nijeriya Ahmad Musa Ya Hada Wani Wasan Kwallon Kafar Na Manyan Sanannu A Arewa Domin Yin Zumunchi Inda Jaruma Da Manyan Celebrate Da Suka Hada Da Ali Nuhu, Umar M Sharif Madagwal ,Madam Korede Da Dai Sauransu Suka Halirchi Wajen PLAY ▶️ Saide A Yayin Da Aka Kammala Taron Ne Sai Wata Magana Ta Fito Ta Bakin Madagwal Inda Ya Bayyana Cewar Madam Korede Ta Sace Masa Waya A Yayin Da Suke Cin Abinchi Bayan Kammala Wasan Nasu Amma Nata Bangaren Madam Korede Ta Karya Batun Inda Ta Musanta Abun Har Abun Yakai Su Ga Zuwa Ofishin Yan Sanda Don Neman Hanginsa Da Yayi Kirarin Ta Tauye Masa Madagwal Ya Bayyana Hakane A Tattaunawa Sa Da  Freedom Radio Har Ya Bayyana Musu Yadda Abun Ya Faru Da Kuma Matsayar Kas Din Nasu Inda Yace Tun Fara Sun Sami Matsala Ne A Kwanakin Baya Da Madam Korede Inda Daga Bisani Ya Bashi Hakuri Har Allah Ya Kawo Wannan Taron Suka Hadu Da Ita Take Bibiyar PLAY ▶️ Yace A Lokacin Da Suka Kammala Wasan Shi Kuma Da Kaya...

Duk wanda zai aure ni, to dole ya kori Mamansa a gidansa: Cewar Khadija

Khadijah wata matashiya ce da ta yi kaurin suna a shafin sada zumunta na Tuwita, inda sunan shafin ta da kowa ya sani shine 00deejatoubea, to a yanzu haka ta fito ta bayyana irin ka’ida da mijin da zai aure ta zai bi.

Cikin wani sako da ta wallafa a shafin nata na Tuwita, ta bayyana cewa matukar za ta yi aure, to dole mijinta ya tabbatar da cewa mamanshi ba za ta zauna a gidansu ba har na kwana uku.
“Duk wanda zai aure ni, to dole ya amince da ka’idata cewa mamansa ba za ta zauna a gidan da za mu zauna ba har na fiye da tsawon kwana uku, Maganar Gaskiya kenan”

Ko da yake ba ta bayyana irin dalilinta na yin haka ba, to amma jama’a da dama sun yi sharhi kan wannan batu nata inda wani bangare mai girman gaske na ganin abin nata azimun ne.
Ita dai Khadijah matashiya ce wacce da ganinta ka san son kowa ce ƙin wanda ya rasa, wata kila hakan ne wasu ke ganin ya sanya ta wannan aika-aika.

Duk da cewa dai shafin Tuwita a yanzu haka ma vi gana da daukar zafi ko wane wayewar gari, to amma jama’a da dama ma’abota shafin, na wallafa bayanai ne don raha.

Ko da yake daga bisani kamar matashiyar ta goge rubutun nata bayan ganin ruwan maganganu masu dadi da akasin haka, amma rubutun ya janyo cece-cece cuki da wajen tuwita.
To ko ma dai da wasa take yi, lamarin zaman uwar miji a gidan danta na zama wa matan wannan zamani tamkar karfen kafa ne, inda har tuni da ma suka sa mata suna da Olsa (Ulcer).

Comments

Popular posts from this blog

Zargin Sace Wayar Madagwal Da Madam Korede Tayi/G Fresh Ya Musanta Maganar Bashi Da Lapiya

Wasu sirrikan mata guda 10 daya kamata ku sani wanda ba kowane namiji ne ya sansu ba