Zargin Sace Wayar Madagwal Da Madam Korede Tayi/G Fresh Ya Musanta Maganar Bashi Da Lapiya

Image
A Ranar Lahadi Babban Kaftin Na Nijeriya Ahmad Musa Ya Hada Wani Wasan Kwallon Kafar Na Manyan Sanannu A Arewa Domin Yin Zumunchi Inda Jaruma Da Manyan Celebrate Da Suka Hada Da Ali Nuhu, Umar M Sharif Madagwal ,Madam Korede Da Dai Sauransu Suka Halirchi Wajen PLAY ▶️ Saide A Yayin Da Aka Kammala Taron Ne Sai Wata Magana Ta Fito Ta Bakin Madagwal Inda Ya Bayyana Cewar Madam Korede Ta Sace Masa Waya A Yayin Da Suke Cin Abinchi Bayan Kammala Wasan Nasu Amma Nata Bangaren Madam Korede Ta Karya Batun Inda Ta Musanta Abun Har Abun Yakai Su Ga Zuwa Ofishin Yan Sanda Don Neman Hanginsa Da Yayi Kirarin Ta Tauye Masa Madagwal Ya Bayyana Hakane A Tattaunawa Sa Da  Freedom Radio Har Ya Bayyana Musu Yadda Abun Ya Faru Da Kuma Matsayar Kas Din Nasu Inda Yace Tun Fara Sun Sami Matsala Ne A Kwanakin Baya Da Madam Korede Inda Daga Bisani Ya Bashi Hakuri Har Allah Ya Kawo Wannan Taron Suka Hadu Da Ita Take Bibiyar PLAY ▶️ Yace A Lokacin Da Suka Kammala Wasan Shi Kuma Da Kaya...

Yadda Murja kunya tayi tumu tumu da yan Kannywood

Fitacciyar yar tiktok kuma jaruma Murja Ibrahim kunya tayi wani babban wankin
babban bargo akan masu yiwa jarumi abdallah amdaz wani gani gani harda sunka kai shi ƙara a kotu da yi masa cewa wai yayi musu ƙazafi.

Murja kunya ta wallafa wani bidiyo a shafin ta na manjahar tiktok @yagamen1 inda take yiwa yan Masana’atar Kannywood wankin babban bargo inda tayi amfani da kalamai masu tsauri akan na amdaz.

“Ai zuwa gidan yari shine zama gogagen dan tasha da zama gogagen dan bari babu wani dan iska da ya isa ya taka ka, zuwa gidan gyaran hali bana yaro na cire tsoro, akwai dan shegiyar da ya isa yayimin abu naji tsoron tunkare shi gaba da gaba shi ko shi waye, amdaz wallahi ka ɓata min rai, abu daya ne yadda kabari waɗanan ƙananun masu asara sunka ga hawayenka, suna wani alfahari sunga hawayenka”-nji murja kunya.

A nan kuma murja kunya tace bari ta ƙara nata kalamai masu zafi da sun ka fi na amdaz
“Ni bari in ƙara babu wani cikakken mai tsoron Allah , cikakken wanda yake jin maganar iyayensa, cikakken mai tsoron mai zai zo kannywood .

Duk wanda kagani a cikin kannywood ko cikin wani industry emu emu ne, duk tsinanu ne mu a ciki duk wanda ankace yayi kaza babu abinda mutum bazai iya ba, amma sai mutum ya ƙyeƙashe baya jin maganar kowa yake wnanan harka”-inji kunya
Yanzu ku idan ba diyan kaji bane tayaya za’a tambayi mutum tsakaninsa da Allah ya fadi gaskiya amma sai yaki yabi na raayinku.

Sa’a nan masu cewa zasu bi amdaz har gida su kashe wanda ya fasa Allah ya toshewa uwar su gaba da baya.

Ga bidiyon nan.


Comments

Popular posts from this blog

Zargin Sace Wayar Madagwal Da Madam Korede Tayi/G Fresh Ya Musanta Maganar Bashi Da Lapiya

Wasu sirrikan mata guda 10 daya kamata ku sani wanda ba kowane namiji ne ya sansu ba